Labarai

Labarai

’Yan Najeriya miliyan 141 za su faɗa ƙangin talauci a bana – Rahoto

Aƙalla ’yan Najeriya miliyan 141 ne ake hasashen za su kasance cikin talauci a bana, a cewar wani rahoto da ya yi nazarin tattalin arzikin kasar a 202

’Yan sanda sun ceto yara huɗu da aka sace a Nasarawa

An mayar da yaran hannun iyayensu, yayin da ake ci gaba da farautar sauran mutanen da ke da hannu a lamarin.

Matsalar Tsaro: Za a sake buɗe wasu makarantu a Neja

Makarantu 18 kacal da ke ƙananan hukumomin Bida, Bosso, Suleja da Chanchaga aka bai wa izini domin sake buɗewa.

An gano abin fashewa da ake zargin makamin Amurka ne a Neja

Ana zargin abin fashewar wani yanki ne na makami mai linzami da Amurka ta harba a Najeriya a kwanakin baya.

Kwana 25 ke nan ban ji muryarsa ba — Matar Khalifa Sani Zaria

Daga zuwa sai aka ce wai ana tuhumar sa a kan wasu Naira miliyan biyu.