Labarai

Labarai

’Yan siyasa da masu kada kuri’a ne barazanar Zaben 2023 —Jega

Burinsu kawai shi ne su yi nasara ta ko wane hali.

Kamfanin BUA ya fara aikin hanyar Kano zuwa Kongolam

Aikin zai lakume akalla naira miliyan 116.

Yadda ’yan Boko Haram da ISWAP suka kashe juna a Borno

Mayakan Boko Haram da na ISWAP sun hallaka juna a wata arangama tsakanin kungiyoyin ’yan ta’addan domin kwace iko a yankin Arewa maso Gabas da Tafkin

Buhari zai jagoranci taron Majalisar Magabata ranar Juma’a

Shugaban INEC da Babban Sufeton ’yan sanda za su yi wa majalisar bayani.

NHRC za ta binciki ayyukan sojoji a Arewa maso Gabas

Za a tabbatar da adalci kan duk yadda sakamakon binciken ya nuna.