Labarai

Labarai

Tinubu ya bai wa iyalan wadanda aka kashe a Katsina kyautar 100m

Masari ya bukaci ‘yan Najeriya da kada su bari wani ya ribace su da maganar talauci da rashin tsaro.

’Yan daba sun hallaka matashi a Kano

Wani matashi mai suna Sadik Kabir Tudun Murtala ya rasa ransa sakamakon saran da ake zargin ’yan bangar siyasa sun yi masa a Kano.

Canjin kudi da wahalar mai sun kai ’yan Najeriya bango

Bankin Duniya ya ce muddin ’yan Najeriya suka ci gaba da fama da wahalar mai ta karancin takardun Naira, to za a shiga rudani a zaben da ke tafe 

Yadda gobara ta kone gidan mai

Bincike ya gano cewar gobarar ta tashi sakamakon zafi da tankin da ake sauke mai ya dauka.

Rikicin PDP: Kotu ta hana PDP hukunta Wike

Wike na ci gaba da yin takun saka da shugabancin jam’iyyar PDP na kasa.