Canjin Kudi: Jami’iyyu 13 za su kaurace wa zaben 2023
13 daga cikin jam’iyyun siyasa 18 da ake da su a Najeriya sun yi barazanar kaurace wa babban zaben 2023 da ke tafe saboda canjin kudin da Gwamna
Labarai
13 daga cikin jam’iyyun siyasa 18 da ake da su a Najeriya sun yi barazanar kaurace wa babban zaben 2023 da ke tafe saboda canjin kudin da Gwamna
Sun ce wasu ne ke kokarin siyasantar da lamarin
Ya yi amfani da akidar Buhari ta yaki da rashawa wajen cusa masa ra’ayin sauya takardun kudi.
Ba Najeriya ce kadai ke sauya takardun kudi ba.
Muhammad Hameem ya zama sabon Sarkin Dutse a Jihar Jigawa.