Labarai

Labarai

’Yan bindiga sun kashe mutum 41 a Bakori

Mazaunan sun fita ne da nufin kwato dabbobinsu da ’yan bindigar suka sace.

Za mu dage mulkin Najeriya ya koma hannun mutanen Kudu a Zaben 2023 —El-Rufai

Ba na shakkar Dattawan Arewa. Ni ma dattijo ne.

Ambaliya: NEMA ta bai wa asibiti 4 tallafin magunguna a Kano

NEMA ta bayar da tallafin ne don taimaka wa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a jihar.

CBN zai fara gurfanar da masu sayar da sabbin kudi

CBN ya zayyana tanadin hukuncin da za a yi wa duk wanda aka kama da laifin sayar sa sabbin kudaden.

Sojoji sun dakile ’yan bindiga, sun ceto mutum 30 a Kaduna

Dakarun sun fatattaki maharan sannan suka ceto mutanen da aka sace a yankin Birnin Gwari