Labarai

Labarai

Bene mai hawa 4 ya rufta a kan mutane a Abuja

Ana ci gaba da aikin ceto bayan mutane da dama sun makale a wani bene mai hawa hudu ya rufa a kansu a Abuja.

Kotun Koli ta kori karar PDP kan zaben Osun

Kotun ta ce PDP ba ta hurumin jin ba’asin dawowl da Oyetola a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar.

Yadda ake wahala kan rashin sabbin kudi a Jigawa

Kwamishinan ya bukaci CBN da ya tausayawa mutane halin da suke ciki.

CBN ya umarci bankuna su ba da sabbin kudi ta kan kanta

CBN ya kayyadde ba wa kowane kwastoma Naira 20,000 na sabbin kudaden a kullum

An yi garkuwa da kwamishina a Kuros Riba 

Maharan sun yi awon gaba da ita ta karfin tsiya.