Labarai

Labarai

Ba a kai wa Buhari hari a Kano ba — APC

APC ta karyata PDP kan cewar an farmaki Buhari a Kano.

’Yan fashi sun harbi masu neman sabbin kudi a shagon POS

’Yan fashin sun yi awon gaba da makudan kudade bayan sun harbi mai shagon POS da kwastomominsa

Za a kai Murja Ibrahim gwajin kwakwalwa

’Yan sanda sun ce sai an kammala gwajin, za a ci gaba da binciken matashiyar da ke tashe a kafar Tiktok

Diezani ta daukaka kara kan kwace mata kadarori

Diezani ta ce ba a yi mata adalci ba a duka shari’ar da aka yi.

Satar bulo ta kai mai gadi gaban kuliya

Kotu ta ba da belin wanda ake zargi kan N200,000.