Labarai

Labarai

Zazzabin Lassa ya kashe mutum 13, ya kama wasu 115 a Edo

Gwamnatin jihar ta ce ta kokarin dakile ci gaba da yaduwar cutar.

Daminar 2023: Ruwan farko ya sauka a Kaduna

An kwashe sama da awa daya ana ruwan sama a yankin.

Dalilin da nake goyon bayan takarar Tinubu —Sanatan PDP 

Sanatan ya ce Tinubu ne ya fi dacewar ya goya ea baya a zaben 2023 duk da cewar a PDP ya ke.

Bayan kwan-gaba-kwan-baya, Buhari zai kaddamar da aiki 8 a Kano

Buhari ya tabbatar da cewar zai ziyarci jihar tare da kaddamar da ayyukan da aka kammala.

Maganar mutane ba za ta sa na kashe aurena ba —Matar da ta auri saurayin ’yarta

Matar ra ce tana jin dadin zama da tsohon saurayin ‘yarta kuma ba za ta rabu da shi ba.