Labarai

Labarai

Masu garkuwa sun bukaci babura da kayan abinci a matsayin fansa a Kaduna

Sun ce tun da sabbin kudin sun yi wahala, a kai musu kayan abinci da babura

Miyetti Allah ta yi tir da Gwamnatin Tarayya kan kisan makiyaya a Nasarawa

MACBAN ta yi zargin Gwamnatin Binuwai na da hannu cikin abin da ya faru.

Mutum 11 sun mutu a hatsarin mota a Ondo

Mutum 11 da hatsarin ya ritsa da su sun riga mu gidan gaskiya

’Yan bindiga sun kashe ‘yan sanda 3 a Ebonyi

An harbe ‘yan sandan ne yayin da suke bakin aiki

Ba mu yarda da tsawaita wa’adin tsohuwar Naira ba  —Majalisa

Dole CBN ya koma ya bi tsarin da doka ta shimfida masa.