Labarai

Labarai

Yarinyar da ta bata a Kaduna an gano ta a Maiduguri

Mahaifin yarinyar ya ce ‘yar tasa ba ta da isasshiyar lafiya.

Sau 66 muna dakile yunkurin yi wa taron Majalisar Zartarwa kutse  —Pantami

Sau 66 ana yunkurin yi wa taron Gwamnatin Najeriya kutse daga ketare.

’Yan Majalisar Kebbi 6 sun yi murabus

Babu cikakken bayani kan dalilin ‘yan majalisar na yin murabus din.

Dan Gwamnan Nasarawa ya riga mu gidan gaskiya

Marigayin ya rasu yana da shekara 36.

Idan muka je saro kaya da tsoffin kudi ba a karba – ’Yan kasuwar Gombe

Sun roki CBN ya kara wa’adin