Labarai

Labarai

An gurfanar da matashin da aka kama da katinan zabe 29 a gaban kotun Kano

“Wanda ake zargin ya ce Ganduje ne ya sa shi tattara katinan”

Na tafka kuskure a tafiyar Buhari, ba zan maimaita da Tinubu ba — Naja’atu

Naja’atu ta ce Buhari ya gaza cika alkawuran da ya daukar wa ‘yan Najeriya.

Dan sanda ya ki karbar cin hancin N1m don sakin mai satar mutane a Kano

Kakakin ya ce wanda ake zargin ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi.

Gwamnatin Katsina ta bayar da hutun kwana 2 albarkacin ziyarar Buhari 

Gwamnatin ta bukaci jama’ar jihar su nuna wa Buhari da tawagarsa karamci a yayin ziyarar.

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 3, sun ceto mutum 16 a Kaduna

Sojojin sun ceto mutum 16 da maharan suka sace a jihar.