Labarai

Labarai

An kama mutum 18 kan zargin aikata fyade a Borno 

An kama mutanen ne a sassa daban-daban na Jihar

’Yan sanda sun yi ajalin wani mutum a Kano

Sun harbe shi ne a wuyansa a lokacin da yake zaune a bayan gidansa

Ana zargin ’yan sanda da bindige matashi har lahira a Zariya

Matashin ya zo wucewa ne bai ji ba bai gani ba lamarin ya ritsa da shi

Cin zarafin ’yar jarida: Abin da doka ta tanada kan daukar hoton jami’an tsaro a bakin aiki —Lauyoyi

’Yan sanda sun lallasa wata ’yar jarida a Kano bayan ta dauki hotunansu suna tsaka da aiki.

’Yan bindiga sun sace dalibai mata 4 a Zamfara

Sun bukaci fansar Naira miliyan 20 kafin sakin diyarsu.