Labarai

Labarai

Neman Saki: Sadakin aure kadai za mu mayar — Lauyan Balaraba Ganduje

‘Yar gwamnan na Kano ta dage kan mijin nata ya sake ta.

An kama Sarakuna biyu kan harin tashar jirgin kasan Edo

An samu nasarar kubutar da mutum biyu da suka rage a hannun masu garkuwa da mutanen.

Kwastam ta kama tabar wiwi ta N516m a Legas

Za mu rika kama masu take doka domin su fuskanci hukunci.

Fulani makiyaya na ficewa daga Taraba saboda yawan kai musu hari

Makiyayan sun ce za su koma inda suka fito saboda ana kashe su

Mota ta kashe mara lafiya a asibitin Jos

Ya je ganin likita ne lokacin da ya gamu da iftila’in