Labarai

Labarai

An gurfanar da alkalin bogi kan badakalar N10.6m a Kano

Ana zarginsa ne da yin sojan gona a matsayin alkali

’Yan bindiga sun sace masu ibada 25 a cocin Katsina

An sace mutanen ne suna tsaka da ibada ranar Lahadi

Haramun ne gwamnati ta cire tallafin man fetur — Femi Falana

Lauyan ya kuma yi barazanar maka Gwamnatin a kotu kan gaza daidaita farashin man

Buhari ya cancanci yabo kan kokarin murkushe Boko Haram – Wike

Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike, ya yaba wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari kan kokarin da ya ce yana yi ba kakkautawa wajen yaki da ’yan Boko Haram d

Rikicin nadin sarauta ya yi ajalin dagaci a Neja

Kafin faruwar wannan lamari, sai da aka kone gidansa a shekarar da ta gabata.