Labarai

Labarai

Gobara ta kashe magidanci da iyalinsa a Zariya

Gobarar ta kashe magidancin da matarsa da kuma ‘ya’yansa biyu.

Kotu ta tsare matashin da ya kashe kanwarsa da matar babansa

Wata kotun majisater da ke Kano ta gurfanar da matashin da ake zargi da kisan matar babansa da kanwarsa a unguwar Rijiyar Zaki.

Kada a Dage Zaben 2023 —Rafsanjani

Kungiyar sanya iko kan ayyuka majalisun dokoki (CISLAC) ta yi kira ga masu ruwa da tsaki da su daina batun yiwuwar dage babban zaben 2023, da kwanaki

Hari kan NSCDC: Kar ku raga wa ’yan bindiga —Buhari ga sojoji

Shugaban ya umarci sojojin Najeriya da su kamo ’yan bindigar su yi maganinsu.

Gobe za a yi ganawar kai tsaye da ’yan takarar Gwamnan Katsina

Kafofin yada labarai da CDD sun dauki nauyin taron  domin ’yan takarar sun bayyana manufofinsu.