Labarai

Labarai

Mutane 25 sun mutu, 14 sun nutse a hatsarin jirgin ruwa a Yobe

Hatsarin kwalekwale ya yi ajalin aƙalla mutum 25, yayin da aka ceto 13, sannan wasu 14 suka ɓace a Ƙaramar Hukumar Nguru ta Jihar Yobe.

Sojoji sun kashe ɗan bindiga a Kaduna

Kwamandan rundunar, Manjo Janar EF Oyinlola, ya yaba wa dakarun bisa nasarar da suka samu

’Yan ta’adda sun kashe mutane 30 a kasuwa a Neja

Shaidu sun ce maharan sun yi wa mutanen kisan gilla ne a Kasuwar Daji da ke yankin Demo inda suka yi awon gaba da tarin kayan abinci.

Ba zan koma APC ba, ina nan daram a NNPP — Kwankwaso

Jagororin tafiyar Kwankwasiyya sun yi watsi da kiranye-kiranye da ake yi Madugu na ficewa daga NNPP.

’Yan bindiga sun sace likita da ɗan uwansa a Edo

Rundunar ta ce tana bincike domin ceto waɗanda aka sace.