Labarai

Labarai

Mutum 26 sun saye kadarorin Diezani da aka yi gwanjonsu

Bawa ya ce suna da bukatar tara wa gwamnati kudi.

Ambaliya: Gwamnatin Tarayya Ta Tallafa wa Manoma 200 A Gombe

Gwamnatin ta tallafawa manoman irin don ci gaba da ayyukan noma a jihar.

Mutumin da ya yi wa uwa fyade a gaban ’yarta ya shiga hannu

’Yan Sibil Difens sun cafke shi bayan wata bakwai yana buya bayan ya aikata ta’asar

An kori jami’in DSS daga aiki kan yin barazanar kisa

Jami’in ya yi barazanar kashe lauyan da adda.

Dalilan da za a fuskanci karancin fetur na wata 6 a Najeriya —IPMAN

Gwamnatin Tarayya ta ware Naira tiriliyan 3.6 domin biyan tallafi zuwa Yunin 2023.