Labarai

Labarai

Ana zargin matasa 3 da satar ’yar shekara 6 a Katsina

Matasan sun sace yarinyar a Kano tare da boye ta a Jihar Katsina.

Mutum 26 sun kamu da Zazzabin Lassa a Edo

Kwamishinar ta gargadi mutane da su kasance masu kula da lafiyar jikinsu.

Ambaliya: Manoman Kaduna sun sami tallafin Gwamnatin Tarayya

Manoma 210 ne suka samu gajiyar tallafin irin shuka a jihar.

Muna binciken mijin da ya kashe matarsa kan burodi —Gwamnatin Anambra

Gwamnatin ta ce lokaci ya yi da za a daina cin zarafin mata da sunan aure.

’Yan sanda sun ceto shugaban da aka sace a Kwara

Rundunar ta bayar da tabbacin za ta ceto ragowar da aka sace.