Labarai

Labarai

Magidanci ya nemi matarsa ta biya shi N320,000 a madadin aurensu

Magidancin ya bukaci matarsa ta maida masa sadakin da ya biya har da kari don ba shi damar yin sabon aure.

Fasto ya sace kansa ya karbi kudin fansa daga mabiyansa

Rundunar ’yan sandan jihar Filatu ta cika hannunta da wani fasto da ake zargi da karyar an sace shi, ya kuma karbi kudin fansa daga mabiyansa. Cikin w

An cafke mutum 2 da AK47 da alburusai 325 a Zamfara

Ana zargin mutum biyun da safarar makamai daga Jihar Benuwe.

Jami’an tsaro sun ceto karin fasinjar jirgin kasan Edo

Adadin wadanda aka ceto ya kai mutum bakwai kawo yanzu.

’Yan bindiga sun kashe mai ciki da wasu 3 a Anambra

Maharan sun yi ta harbi kan mai uwa da wabi.