Labarai

Labarai

An yi garkuwa da tsohon dan Majalisa a Edo

An sace tsohon dan majalisar kwana uku bayan mahara sun yi garkuwa da fasinjoji 32 a tasahar jirgin kasa

Hatsari ya ci mutum 2, wasu 5 sun jikkata a hanyar Abuja-Kaduna

Wani ganau, ya ce hatsarin ya faru sakamakon gudun wuce kima da rashin kyawun titi.

An yi ca kan matar da ta ‘sayar’ da kuli-kulin N1bn

Ina fatan yin cinikin biliyan biyu a wannan shekara ta 2023.

Allah Ya yi wa matar Farfesa Yadudu rasuwa

Ta rasu a wani asibiti da ke Kasar Amurka.

Mace Ta Zama Shugabar Sashen Binciken Kwakwaf Ta Farko Ta Media Trust

Matashiyar ’yar jarida Lami Sadiq ce shugabar farko da za jagoranci Sashen Binciken Kwakwaf ta Rukunin Kamfanonin Media Trust