Labarai

Labarai

Kwankwasiyya ba mallakin Kwankwaso ba ce — Ɗangwani

Ya ce wasu ’yan siyasa da masana guda shida ne suka haɗu suka ƙirƙiro tare da ba wa tafiyar ta suna Kwankwasiyya amma ba daga Kwankwaso kaɗai ta samo

Cin amanar jama’a ne komawar Mutfwang APC —PDP

Ya ƙara da cewa babu wani dalili na doka da zai halatta ficewarsa daga PDP zuwa APC ba tare da ya sauka daga kujerarsa ba.

Amurka ta ƙaddamar da hare-hare a Venezuela

Jiragen Amurka sun kai hare-haren a Hedikwatar Rundunar Sojin Sama ta Venezuela da kuma tashar Jiragen Ruwan ta La Guaira

Jirgin soji marar matuƙi ya yi hatsari a Neja

Ƙasa da sa’o’i 48 bayan ’an ta’adda sun kai hari a ƙauyukan Goro da Gebe da ke karamar hukumar Agwara, inda suka kashe manoma biyu tare da ƙona aƙalla

Yilwatda ya ayyana Fubara a matsayin jagoran APC a Ribas

Wannan furuci na zuwa ne a daidai lokacin da ake samun sake tashin rikicin siyasa tsakanin Gwamna Fubara da Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wik