Labarai

Labarai

Yadda aka hallaka ’yan Boko Haram da sabbin sansanoninsu a Borno

’Yan banga na lalata sabbin sansanonin Boko Haram da sojoji suka hallaka a yankin Mafa na Jihar Borno.

CBN ya haramta cirar sabbin kudi a cikin banki

Bankuna sun yi biris da umarnin CBN na sanya sabbin takardun Naira a injinan ATM

Rikicin Limanci ya hana Sallar Juma’a a Masallacin Dokta Ahmad Bamba

An cakumo sabon limami a lokacin da yake shirin hawa mimbari domin fara gabatar da hudubar Juma’a

Mutum 7 sun mutu a hatsari bayan kamfe din Tinubu a Kano

Mutane bakwai sun rasu ne a kan hanyarsu ta komawa gida bayan halartar taron yakin neman zaben Tinubu.

Mun kafa kwamitin tattara sakamakon zaben shugaban kasa —INEC

Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ce ta kafa kwamitin tattara sakamakon zaben shugaban kasa daga jihohi, karkashin jargorancin shugaban hukumar, Mahmood