Labarai

Labarai

An cafke masu yi wa ’yan fashi safarar makamai a Kaduna

Sun yi nufin kai wa ubangidansu makaman ne don fashi da makami a Kaduna.

An kama mai gyaran wuta a cikin likitocin bogi masu aiki a asibitoci fiye da 100 a Kano 

Amma da muka yi bincike mun gano kwalin sakandire kadai ya mallaka.

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 15 a Kogi

Hatsarin mota ya yi ajalin akalla mutum 15 a garin Koton-Karfe da ke Karamar Hukumar Lokoja ta Jihar Kogi. Hukumar Kiyaye Hadura ta Najeriya (FRSC) ce

An koma karatu a Jami’ar ABU

Kimanin wata uku tun bayan janye yajin aikin Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU)

Tirela ta murkushe sojoji 2, ta jikkata daya a Kwara

Tirelar ta bi ta kan dakarun sojin lokacin da suke bakin aiki.