Labarai

Labarai

An bayar da belin Kwamishinan da ake zargi da tallafa wa ta’addanci

Mai shari’a Emeka Nwite a ranar Juma’a ne ya bayar da belin wanda ake ƙara a kan kuɗi Naira miliyan 500 da kuma mutane biyu da za su tsaya masa.

Gobarar ta kashe mutum 6 ’yan gida ɗaya a Filato

Aliyu ya bayyana cewa, mahaifiyar mamatan ta samu mummunan rauni kuma a halin yanzu tana jinya a asibitin Allah Nakowa da ke garin Mangu.

Gwamnatin Kebbi ta ba da umarnin sake buɗe makarantu a jihar

Gwamnatin ya rufe makarantun ne biyo bayan sace ɗalibai da ‘yan bindiga suka yi a jihar.

Ma’aikatan jinya sun yi barazanar shiga yajin aiki a Kaduna

Ma’aikatan jinya da unguwar zoma a Jihar Kaduna sun yi barazanar shiga yajin aiki saboda kin jinkirta kara musu matsayi da hukumomin lafiya suka yi ts

‘An kashe ’yan jarida 128 a 2025 a fadin duniya’

Ƙungiyar ’Yan Jarida ta Ƙasa da Ƙasa (IFJ) ta ce jimillar ’yan jarida 128 aka kashe a fadin duniya a shekarar 2025, kuma fiye da rabinsu a yankin Gaba