Labarai

Labarai

Ku dauki makamai ku kare kanku daga ’yan bindiga – Gwamnan Bauchi

Bala ya ce ba zai yiwu a bari a ci gaba da aikata ta’addanci ba.

Yadda Sojin Sama Suka Kashe ’Yan Boko Haram A Borno

’Yan Boko Haram sun sha luguden wuta ne bayan sun taru za su yi addu’o’i na musamman ga kwamandojinsu da mayaka 103 da jiragen yaki suka kashe

Za a dauki ma’aikata 2,000 don yakar shaye-shaye a Zamfara

Gwamnatin Zamfara ta amince da daukar ma’aikata 2,000 da za su yaki ayyukan daba da shaye-shaye a jihar. Shugaban kwamitin yaki da daba na jihar, Bell

An kori ’yan sanda 3 daga aiki saboda rashin da’a

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta kori jami’anta uku daga makarantar horar da ’yan sanda ta Ogida da ke Jihar Edo, saboda rashin da’a. Kwamandan

2022: Miyagun kwayoyi 8,387kg da mutane 1,078 NDLEA ta kama a Kano

Hukumar Yaki da Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) ta ce Kilogram 8,386.733 na kwayoyi da mutane 1,078 ta kama a jihar Kano a shekarar 20