Labarai

Labarai

Mutum 49 sun kamu da Kyandar Biri —NCDC

Ya zuwa 23 ga Disamba, 2022 mutum 83,483 aka tabbatar sun kamu da cutar a fadin duniya a tsakanin kasashe 110.

Hisbah ta lalata tirela 25 na giya, ta kama mutum 2,260 a 2022

Hukumar Hisbah ta ce za ta ci gaba da yaki da masu aikata munanan dabi’u a jihar.

Nijar ta wajabta wa ’yan Najeriya biyan harajin N700,000

Dokar za ta yi aiki ne a kan duk wani tasi da ke dauke da lambar Najeriya a kasar.

An yanke wa matashin da ya kashe kishiyar mahaifiyarsa hukuncin rataya

Babbar Kotun Jihar Kano ta yanke wa wani matashi hukuncin kisa ta hanyar rataya bisa kashe kishiyar mahaifiyarsa.

An kai harin bom a caji ofis a Anambra

Maharan sun yi awon gaba da makaman caji ofis din bayan artabu da ’yan sanda