Labarai

Labarai

Ku guji yin abin da zai kawo cikas ga hukumomin sirri —Buhari ga jami’ai

Sugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya gargadi hukumomin tsaron sirri da su guji abin da ka iya kawo tsaiko ga aikin hukumarsu gabanin babban zaben 20

’Yan bindiga sun kashe mutum 1, sun sace 8 a Katsina

‘Yan bindigar sun yi awon gaba da dabobbi mutumin da suka kashe.

Ka da ka shekara 10 da mata daya —Sheikh Daurawa

Malamin ya ce kada dadin miya ya hana mai gida kara aure.

Mutum 7 sun mutu, 5 sun jikkata a hatsarin mota a Neja

Hatsarin ya auku a daren ranar Talata.

An kama basarake kan zargin yi wa yaro mai shekara 14 fyade a Zariya

Kusan shekara 20 ke nan da aikata laifin