Labarai

Labarai

An cafke masu yi wa ’yan bindiga safarar makamai a Kaduna

Dubunsu ta cika a kan hanyarsu ta kai wa ’yan bindiga makamai a Zariya

’Yan sanda sun ceto mutum 4 da aka sace a Enugu

‘Yan sandan sun tsere sun bar mutanen da suka sace, bayan matsin lamba daga ‘yan sanda.

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi 2 a Legas

‘Yan fashin sun kai harin da misalin karfe 2:30 na daren ranar Asabar.

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 6 a Bauchi

Hatsarin ya auku sakamakon fashewar tayar motar.

EFCC ta yi gwanjon kadarorin su Diezani a kasuwa

Hukumar ta bukaci duk ’yan Najeriya masu bukatar saye su yi magana