Jin wa’azi ya sa na yafe wa duk waɗanda na kai kotu saboda ɓata sunana – Akpabio
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya umarci lauyoyinsa da su janye dukkan ƙarar da ya kai wasu mutane a kotu bisa zargin su da ɓata
Labarai
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya umarci lauyoyinsa da su janye dukkan ƙarar da ya kai wasu mutane a kotu bisa zargin su da ɓata
Majiyoyin sun ƙara da cewa, sojojin sun lalata gine-ginen da ke tallafawa wasu da dama mallakar ‘yan ta’addan a lokacin samamen.
A ranar Alhamis, Zohran Mamdani ya zama magajin garin New York City na farko da aka taba rantsarwa da Alƙur’ani.
Kamfanin Man Fetur na Ƙasa (NNPC) ya bayyana cin ribar Naira biliyan 502 a watan Nuwamba 2025, duk da raguwar samar da danyen mai a watan.
Aƙalla manoma bakwai ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da aka kai kauyen Bum na gundumar Vwang da ke ƙaramar hukumar Jos ta Kudu a Jihar Filato