Labarai

Labarai

A karon farko, an ba Bahaushe Kwamishina a Kuros Riba

Shi ne Bahaushe ba farko a tarihi da rike mukamin da ya kai wannan a Jihar

’Yan Bindiga Sun Sake Kai Hari Kaduna

Kwana daya bayan harbe mutane da dama har lahira a karamar Hukumar Kaura, ’yan binduga sun sake kai hari kauyen Kagoro da ke Jihar Kaduna a daren Juma

Masu Hana Zaman Lafiya A Najeriya Ba Za Su Yi Nasara Ba —Buhari

Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya ce Najeriya na kara cigaba, duk da wasu marasa kishi na yunkurin kawo wa zaman lafiyarta tarnaki. Shugaban ya bayyan

Kirsimeti: Mun yi shirin ko-ta-kwana a Gombe — ’Yan sanda

Rundunar ta kuma ce za ta hada kai da sauran hukumomin tsaro a jihar

Gurbata muhalli: Kamfanin Shell zai biya kauyukan Neja Delta diyyar €15m

Shekara 15 ke nan ana tafka shari’a kan batun