Kotu ta dakatar da Ganduje daga gina shaguna a jikin wata makaranta
Kotun ta umarci gwamnatin da dakata har sai ta yanke hukunci
Labarai
Kotun ta umarci gwamnatin da dakata har sai ta yanke hukunci
El-Rufai ya yaba kan irin nasarar da dakarun sojin ke samu a jihar.
Tashar Talabijin ta kasar Faransa, France 24, ta kulla alakar aiki da Qausain TV da ke nan Najeriya.
Wata kotun Majistare da ke Kano ta daure wani matashi da aka gurfanar bisa zargin sa da yunkurin satar kazar wani mutum.
Galibin wadanda aka sacen mata ne, ciki har da masu shayarwa da kananan yara.