Labarai

Labarai

Kotu ta dakatar da Ganduje daga gina shaguna a jikin wata makaranta

Kotun ta umarci gwamnatin da dakata har sai ta yanke hukunci

Sojoji sun kashe ’yan bindiga 8 a Kaduna

El-Rufai ya yaba kan irin nasarar da dakarun sojin ke samu a jihar.

Qausain TV ta kulla alakar aiki da tashar France24

Tashar Talabijin ta kasar Faransa, France 24, ta kulla alakar aiki da Qausain TV da ke nan Najeriya.

Kotu Ta Daure Matashi Kan Satar Kaza a Kano

Wata kotun Majistare da ke Kano ta daure wani matashi da aka gurfanar bisa zargin sa da yunkurin satar kazar wani mutum.

’Yan bindiga sun sace mutum 37 a kwana 3 a Kaduna

Galibin wadanda aka sacen mata ne, ciki har da masu shayarwa da kananan yara.