Labarai

Labarai

Buhari zai biya Zulum N9.4bn na gina gadar sama

Gwamnatin Tarayya za ta biya Jihar Borno kudaden da ta kashe wajen gina gadar sama ta farko a jihar da kuma gyaran tituna

PDP ta jajanta wa APC kan hatsarin jirgin ruwan magoya bayanta a Delta

Hatsarin ya auku ne a lokacin yakin neman zaben dan takarar gwamnan APC a jihar.

Ana cigiyar iyayen yaron da aka gano a Nasarawa

‘Yan sanda sun bukaci wanda ya san yana da bayanan da za su taimaka waje gano iyayen yaron, a sanar da ofishin ’yan sanda mafi kusa a jihar.

‘Yan Daba Sun Kashe ’Yan Sanda a Kogi

Wasu bata-gari da ake zargin ’yan daba ne, sun halaka ’yan sanda biyu a titin Agbaja da ke Lokoja, babban birnin Jihar Kogi.

Akwai Katunan Zabe dubu 300 jibge a ofishinmu a Imo —INEC

Hukumar INEC a Jihar Imo ta nuna damuwarta kan yadda jama’ar yankin ke nuna rashin damuwa da zuwa karbar Katin Zabe.