Labarai

Labarai

Dokar Cire Kudi: Emefiele ba zai bayyana gaban Majalisa ba

Gwamnan CBN ya kafa kwamitin da zai wakilce shi wajen amsa gayyatar Majalisar.

Jarirai 200 aka haifa a sansanin ’yan gudun hijirar Binuwai —SEMA

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) ta ce jarirai 200 aka haifa a sansanonin gudun hijirar da ke jihar Binuwai.

Jami’an tsaro sun ragargaji IPOB a Ebonyi da Enugu

An kwace makamai da dama daga hannun ‘yan bindigar da suka hada bindigogi da alburusai da babura da kayan sojoji da sauransu.

Gobarar wutar lantarki ta kashe mutum 11 a Zariya

Mutum 11 sun rasu sakamakon gobara da ta tashin sakamakon matsalar wutar lantarki da talatainin dare a unguwar Gwargwaje da ke wajen garin Zariya a Ji

Saudiyya ta soke gwajin COVID-19 da yawan shekaru a Hajjin 2023

Saudiyya ta kuma ware wa maniyyatan Najeriya gurabu 90,000 don sauke farali a 2023