Labarai

Labarai

Muna bukatar motoci 100,000 da kwalekwale 4,200 yayin zaben 2023 — INEC

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka

Saudiyya ta maido wa Najeriya kudin abincin alhazai N107m

Kamfanin Mutawwifs ya maido da kudin ne saboda matsalar ciyar da alhazan Najeriya da aka fuskanta yayin Hajjin 2022.

MNDPR ta rufe gidan mai da ke sayarwa sama da farashin gwamnati

Hukumar ta gano wasu gidajen man sai an ba da cin hancin N1000 kafin a bada man.

Hisbah ta tsare matasa 19 a wajen daurin auren jinsi a Kano

Kwamandan ya ce amarya da angon sun tsere ba a samu kama su ba.

Buni ya ba da umarnin sakin matashin da ya caccake shi

Gwamna Buni ya ce bai san da batun tsare matashin ba har sai da wani ya ja hankalinsa.