Labarai

Labarai

Ummita: Rashin shaida ya kawo tsaiko a Shari’ar dan China

An kasa ci gaba da Shari’ar kisan Ummukulsum Buhari (Ummita), matashiyar da ake zargin saurayinta dan kasar China ya kashe ta a Kano.

Nan da kwana 2 za mu soke dokar takaita cire kudi idan… —Majalisa

A karo na biyu Emefiele ya ki hallara baan sammacin da Majalisar Tarayya ta yi masa

Kotu ta daure jami’in LASTMA na bogi

Dubuna ta cika bayan ya yi sojan gona a matsayin jami’in hukumar LASTMA ya karbar kudi a hannun masu ababen hawa a Legas

An maka sarakuna a kotu kan sayar da gonar wani

Ana tuhumar sarakunan da hada baki wajen aikata babban laifi.

Gwamnati ta jajanta wa fararen hula da jiragen yaki suka kashe a Zamfara

Gwamnatin Zamfara ta tabbatar da mutuwar fararen hula a luguden wuta da jiragen yaki suka yi ’yan bindiga a jihar.