Labarai

Labarai

Badakalar N10bn: Kotu ta tura dan uwan Gwamnan Kogi kurkuku

Jami’in Gwamnatin Kogi da ake zargi sun hada baki da dan uwan gwamnan wajen karkatar da kudaden ya tsere

Takaita cire kudi: Gwamnan CBN zai bayyana a gaban majalisa

Gwamnan ya nemi afuwar rashin bayyana a gaban majalisar.

Mun kwato N30bn a hannun Akanta-Janar —EFCC

Bawa ya ce EFCC EFCC za ta yi wa ’yan Najeriya gwanjon wasu rukunin gidaje da wasu dukiyoyi masu tarin yawa da hukumar ta kwato.

Kotu ta sa ranar hukunci kan kwace gidajen Ekweremadu

Ranar 25 ga Janairu, 2023 Kotu za ta yanke hukunci kan batun kwace gidaje 40 da aka alakanta su da Sanata Ekweremadu.

Za a rataye matashiyar da ta kashe makwabciyarta a Kano

Babbar Kotun Jihar Kano da ke zamanta a Miller Road ta yanke wa wata matsashiya hukuncin kisa ta hanayar rataya bisa laifin kashe makwabciyarta. Ana z