Labarai

Labarai

NEMA ta karbi ’yan Najeriya 105 da suka makale a Chadi

Daya daga cikin wadanda suka dawo, ya bayyana yadda aka sace abokinsa a Libya.

Arewacin Najeriya Zai Kasance A Yanayin Hazo Na Kwana 3 —NIMET

Hukumar ta shawarci kamfanonin jirage da su dage da bibiyar hasashen yanayi a gudanar da ayyukansu.

EFCC ta karyata bidiyon kamen tsoffin kudade a Binuwai 

EFCC ta gano kudin tsofaffi ne da CBN ya bayar da umarnin kona su.

Bukatu 6 da muka mika wa Buhari —Sheikh Daurawa

Sheikh Daurawa ya ce sun yi wa Buhari nasiha kan rashin rashin tsaro da kuma neman ya kammala ayyukan da gwamantinsa ba ta kammala ba a Arewa

An kashe dan bindiga an cafke wasu 8 a Zamfara

’Yan sanda sun kwato kudin fansa da ’yan bindiga da kuma makamai a hannun wadanda aka kama