Labarai

Labarai

Zan fara nada wa Abuja ‘Magajin Gari’ idan na zama Shugaban Najeria – Atiku

Ya ce zai ba su duk wasu hakkokinsu da Kundin Tsarin Mulkin Najeriya ya ba su

Kungiyar mata maharba ta yi sabuwar shugaba a Arewa maso Gabas

An yi nadin nata ne a fadar Sarkin Zing, da ke jihar Taraba

Fitaccen malamin Shi’a a Kaduna, Sheikh Badikko, ya rasu

Malamin ya rasu yana da shekara 59 a duniya

Ya kashe wan mahaifinsa ya kone gawar saboda zarginsa da maita

Ya kashe shi sannan ya kona gawar ya binne ta a rami

Mahara Sun Kashe Mutum 3 Sun Kona Gidaje 22 A Gombe

Akalla mutum uku ne aka tabbatar sun mutu a farmakin da wasu mahara suka kai kauyukan Amtawalam da Pobaure na Karamar Hukumar Billiri a Jihar Gombe.