Labarai

Labarai

WAEC ta rufe cibiyoyin jarabawa a makarantu 61 a Kogi

A shekara biyu da suka gabata satar jarabawa ta ragu daga cibiyoyi 51 zuwa makaranta daya a Jihar Kogi

Dole INEC ta ba ’yan gudun hijira damar yin zabe a 2023 —Dandalin Arewa

Kungiyar ta ce ’yan gudun hijira na damar zabar shugaban da zai inganta rayuwarsu.

Kotu ta aike da ’yan Yahoo 4 gidan yari

Kotun ta yanke musu da hukuncin zaman gidan kaso ko kuma biyan tara.

Babu kasar da ba a ba da tallafi —Falana

Falana, ya ce yaki da masu fasa bututun mai shi ne abin da ya kamaci Twamnatin Tarayya.

Badakala: ICPC ta saki D’banj bayan sa’o’i 72 a tsare

Tun da fari an zargi D’banj da hannu a karkatar da miliyan N900 na shirin N-Power.