An zabi ‘yar Najeriya cikin ’yan jaridar duniya da za su samu horo na musamman
An zabi ’yar Najeriya, Fauziyya Kabir Tukur, cikin ’yan jarida 10 daga kasashen duniya da za su halarci wani shiri na musamman na samun karin kwarewa
Labarai
An zabi ’yar Najeriya, Fauziyya Kabir Tukur, cikin ’yan jarida 10 daga kasashen duniya da za su halarci wani shiri na musamman na samun karin kwarewa
Kotu ta daure mai liafin ne bayan da ta gamsu da hujjojin da aka gabatar mata kan laifin da ya aikata.
Hukumar Lafiya ta Duniya ta ce Najeriya ce kasar da a fi yawan yara masu dauke da cuta mai karya garkuwar jiki da tarin fuka.
Matashin ya rudi yarinyar zuwa dakinsa ne a kan ta je ta karbi kudin kayan da ya saya a shagonsu.
Mai shari’a Madam Keziah Isaac Austin, wadda ta ce dukan wadanda aka samu da laifin sun amsa laifin ta ba su zabin biyan tarar N10,000 ko zaman