Labarai

Labarai

Maigadi ya kashe ubangidansa a Gombe

Wani maigadi mai matsakaicin shekaru ya hallaka maigidansa a kauyen Malala da ke Karamar Hukumar Dukku a Jihar Gombe.

Malami ya kashe abokinsa da shinkafar bera

Ya ja abokin nasa zuwa wani kangon gini ne inda ya zuba masa shinkafar bera a cikin damammiyar fura da nono.

An rage kudin karatun Jami’o’i a Legas 

Gwamnatin jihar da sanar da zaftare kashi 65 cikin 100 na kudin makarantar da dalibai ke biya.

Masu shigo da jabun magunguna Kano sun gurfana a Kotu

Babbar Kotun Tarayya ta ba da belin wasu dillalai kan zargin shigo da jabun magunguna daga kasar waje da nufin sayawa a Kano.

2023: Ba mu da dan takara a Najeriya —Birtaniya 

Birtaniya ta ce za ta yi aiki da duk dan takarar shugaban kasa da ya shiga zaben 2023 da ke karatowa.