Tinubu ya nada jami’in EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa na Tarayya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Rotimi Oyedepo, SAN, daga hukumar EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa a Ma’aikatar Shari’a ta Tarayya.
Labarai
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Rotimi Oyedepo, SAN, daga hukumar EFCC a matsayin Daraktan Gurfanarwa a Ma’aikatar Shari’a ta Tarayya.
Binciken farko ya nuna cewa gudun wuce gona da iri, fashewar taya , da rasa kwacewar mota ne suka jawo wannan mummunan hatsari.
Ga NNPP, rasa gwamna ɗaya tilo na iya rage karfin jam’iyyar zuwa dandalin mutum ɗaya. Ga Kwankwasiyya kuma, wannan mataki na gwada ko tafiyar za ta iy
Waɗanda abin ya shafa sun riga sun amsa kiran hukumar bisa umarnin hukuma.
A ranar Talata kotun ta bayar da umarnin tura Malami da matarsa da dansa zuwa Gidan Gyaran Hali na Kuje, bayan sun ki amsa laifuka da EFCC ke tuhumars