Labarai

Labarai

An kubutar da mutum biyu da aka yi garkuwa da su a Nasarawa

‘Yan sanda sun ce za a gurfanar da wadanda ake zargin a kotu da zarar an kammala bincike.

Satar danyen mai: Najeriya na iya yin asarar $23bn a 2023 – Monguno 

Monguno ya bayyana damuwarsa kan yadda aka samu karancin man da ake fitarwa a kullum.

An Kashe Mata Da Mayaka 55 A Rikicin ISWAP Da Boko Haram

Muum 55 ne aka kashe a wani artabu da kungiyoyin suka shafe mako guda suna yi a tsakaninsu a Jihar Borno

‘Yan bindiga sun kashe ‘yan sanda 3 a Sakkwato 

‘Yan sandan sun rasa rayukansu yayin da suka kai dauki yankin.

Zulum Ya Ziyarci ’Yan Gudun Hijirar Borno A Nijar

Mutanen da gwamnan ya ziyarta ’yan asalin garin Malam-Fatori ne, shalkwatar Karamar Hukumar Abadam da ke kusa da Tafkin Chadi wadanda ambaliyar ta rab