Labarai

Labarai

Zargin N5.6bn: Buhari ya sallami Shugaban NIRSAL

Sallamar Aliyu Abdulrasheed daga shugabancin NIRSAL ba zai rasa alaka da zargin almundahana a hukumar ba.

Aisha Buhari ta janye karar dalibin da ya tsokane ta

Lauyan A’ishah Buhari ya ce ta janye karar ne bayan wasu ’yan Najeriya sun sanya baki.

Wike da Ortom sun kalubanci Buhari ya fallasa gwamnonin da ke sace kudaden kananan hukumomi

Wike ya ce Shugaba Buhari ya fito ya bayyana sunayen gwamnonin da yake zargi da sace kudaden kananan hukumomi ko kuma kalamansa su zama na bata suna.

’Yan bindiga sun sace basarake a Ondo

Majiya ta kusa da ahalin basaraken ta ce, sai da ’yan bindigar suka yi harbe-harbe kofar fadar suka shiga shiga sannan suka tafi da shi

Ganduje ya yi gargadi kan yakin zabe a wuraren ibada

Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya gargadi ’yan siyasaa da su guji amfani da wuraren ibada wajen gudanar yakin neman zabe.