Labarai

Labarai

An rufe makarantu 50 kan satar jarrabawa a Oyo

26 daga cikin makarantun da lamarin ya shafa na Gwamnati ne, sauran kuma masu zaman kansu.

Sake fasalin Naira: Lokutan da aka sauya kudi a tarihin Najeriya

Wannan ba shi ne karo na farko ba da ake sauya fasalin kudin Najeriya

Dan shekara 12 ya yi garkuwa da ’yar shekara 3 a Bauchi

Yaron ya ce ya zo daga Kano ne da nufin neman kudi a garin

Fasfo: Hukumar Imigireshan za ta soma aiki a ranakun Asabar

Hukumar ta ce ta dauki matakin ne don rage yawan masu bukatar takardun

Masu shakkar shekarun Tinubu su je su tambayi mahaifiyarsa —Gbajabiamila

Yana shaguna ne ga masu tantama kan ainihin shekarun Tinubu