Gwamnan Adamawa ya tsallake rijiya da baya
Wata tifa a sukwane ta yi kan motar da Gwamna Fintiri da wasu kwamishinoninsa ke ciki, inda ta murkushe wasu motoci da ke cikin ayarinsa
Labarai
Wata tifa a sukwane ta yi kan motar da Gwamna Fintiri da wasu kwamishinoninsa ke ciki, inda ta murkushe wasu motoci da ke cikin ayarinsa
An tsare malamar bayan karamar yarinyar ta fallasa abin da ta yi mata a makaranta
’Yan sanda sun karyata rade-radin da ke cewa ’yan bindiga na shigowa Jihar Neja daga Birnin Gwari kuma an kai wa sojoji hari a Zuma Rock
Babban kotun Jihar Kaduna da ke zamanta a Dogarawa, Zariya ta dage ci gaba da sauraron karar da ake yi wa mutumin nan da ake zargi da yin garkuwa da ’
Sai dai babu wani cikakken bayani kan yadda aka yi aka kai gawar shagon, da kuma ko sun aikata mata wani rashin da’a.