Labarai

Labarai

‘Man da Najeriya take hakowa bai wuce ganga 1.3m ba a kullum’

Gwamnan ya ce akwai yiwuwar adadin ya karu zuwa ganga miliyan 1.5 kafin Buhari ya sauka daga mulki ya mika wa Tinubu.

Ana gallaza wa dalibai Musulmai a jami’o’i mallakin Kiristoci a Najeriya – MURIC

MURIC ta kuma yi zargin ana tilasta wa Musulmai zuwa Coci a makarantun

Ku ba Atiku shawara ya je gida ya huta, ya hakura da takara – Tinubu

Tinubu ya ce Atiku ya dade yana tsayawa takara yana faduwa

Sanatan Kano ya ba ’yan wasan kwallon hannu kyautar N2m Lakadan

Dan majalisar dattijai mai wakiltar Kano ta Arewa Sanata Barau I. Jibrin ya ba ’yan kungiyar wasan kwallon hannu na Kano Pillars da kuma ta mata Safet

’Yan bindiga sun kashe mutum 17 a kauyen Kaduna

Maharan sun kai farmakin ne lokacin da ilahirin mutanen yankin suka tafi kasuwa