Mayakan Ansaru sun kashe ’yan bindiga biyar a Kaduna
Idan ’yan kungiyar Ansaru sun shigo garin sukan ba mu kariya.
Labarai
Idan ’yan kungiyar Ansaru sun shigo garin sukan ba mu kariya.
Maharan sun kai farmaki ne da daddare a ranar Talata.
An kwashi mutanen da suka hada da mata da kuma kananan yara.
Dan kasuwar ya kubuta a ranar Laraba, amma ba a bayyana nawa aka biya kudin fansarsa ba.
Kotu ta ce ba ta ga wani aure da za ta warware a tsakanin masu shari’ar ba saboda a cewarta, asali babu wani aure a tsakanin su biyun.