Labarai

Labarai

Martani: Ba jiharmu ce ta fi ko’ina talauci ba a Najeriya —Sakkwato

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta ce ba ta yarda jihar ce ta fi ko’ina talauci a Najeriya ba.

Takardun da ake neman bayani kan N2.2bn sun bace —Minisan Shari’a

Ma’aikatar ta ce ta nemi takardun ko kasa ko sama ta rasa su

Hako man Kolmani: Bauchi da Gombe sun kulla kawancen aiki

Aikin hako mai a Kolmani shi ne irinsa na farko da zai gudana a yankin da ma Arewacin Najeriya baki daya.

An kama shugaban makaranta kan yi wa yarinya fyade a Adamawa

Wanda ake zargin mataimakin shugaban wata makaranta ne, kuma ya yaudari yarin ya dauke ta zuwa wani kangon gini ne ya yi lalata da ita.

Mun kammala bincike kan fasa kurkukun Kuje — Aregbesola

Sai dai ya ce har yanzu akwai fursunoni da dama da ake nema