Labarai

Labarai

Gobara ta kashe mutum 3 a Kano 

Tuni aka mika wadanda suka mutu ga iyayensu don yi musu sutura.

Mutum 17 sun mutu a hatsarin mota a Abuja 

Ana ganin cewa gajiya da gudun wuce kima ne ya haddasa hatsarin.

’Yan bindiga sun sace dan kasuwa a Jigawa

‘Yan sanda sun ce suna kokarin ceto dan kasuwar.

‘Yan sanda biyu sun rasu, 17 sun jikkata a hatsarin mota a Filato 

Jami’an ‘yan sanda mata biyu ne suka rasa rayukansu a hatsarin.

An kama malami kan zargin lalata da dalibarsa a Adamawa

Malamin ya yaudari dalibar zuwa wani kango.